
Kotun Majistare da ke Kaduna ta bayar da umarnin tsare Mahadi Shehu, fitaccen mai sharhi daga Kaduna, har zuwa ranar 14 ga Janairu, 2025, domin ci gaba da sauraron ƙarar da ake masa.
Shehu na fuskantar tuhuma guda biyu, ciki har da haɗin baki da taimakawa ayyukan ta’addanci, wanda ya saba wa sashe na 26 (2)(3) na Dokar Hana Ta’addanci ta 2022, da kuma tada hankalin jama’a, wanda ya saba wa sashe na 78 na Dokar Penal Code ta jihar Kaduna ta 2017.
Alƙalin kotun,…
>
Leave a Reply