
Gwamnan Jihar Kaduna, Uba Sani, ya mayar wa iyalan tsohon shugaban kasa, Janar Sani Abacha, filayensu guda biyu da tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufai, ya ƙwace a zamanin mulkinsa.
Lauyan iyalan Abacha, Reuben Atabo, ya tabbatar da faruwar lamarin ga manema labarai.
Babban daraktan ma’aikatar kula da filaye ta Jihar Kaduna, Mustapha Haruna, ya bayyana cewa Gwamna Uba Sani ya aika wasiƙa ga iyalan Abacha, inda aka tabbatar da mayar musu da filayen.
A cewar wasiƙar,…
>
Leave a Reply