NEWS: Gwamnatin Kaduna ta mayarwa Iyalan Abacha filayensu da El-Rufai ya kwace

Gwamnatin Kaduna ta mayarwa Iyalan Abacha filayensu da El-Rufai ya kwace

Gwamnan Jihar Kaduna, Uba Sani, ya mayar wa iyalan tsohon shugaban kasa, Janar Sani Abacha, filayensu guda biyu da tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufai, ya ƙwace a zamanin mulkinsa.

Lauyan iyalan Abacha, Reuben Atabo, ya tabbatar da faruwar lamarin ga manema labarai.

Babban daraktan ma’aikatar kula da filaye ta Jihar Kaduna, Mustapha Haruna, ya bayyana cewa Gwamna Uba Sani ya aika wasiƙa ga iyalan Abacha, inda aka tabbatar da mayar musu da filayen.

A cewar wasiƙar,…

>

Be the first to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published.


*