NEWS: Gombe: An kama wani da zargin fyaden wata yarinya mai shekaru 5

Ganduje: Police allegedly intensify search for Dawakin-Tofa despite court order

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Gombe ta kama wani mai shekaru 27 bisa zargin fyaden wata yarinya mai shekaru 5 a al’ummar Pindiga da ke karamar hukumar Akko a jihar.

Kakakin rundunar, ASP Buhari Abdullahi, ya bayyana hakan a ranar Talata a Gombe yayin da ya gabatar da wanda ake zargi da sauran wadanda aka kama.

Abdullahi yace wanda ake zargin ya jawo yarinyar zuwa falon zama inda ya aikata laifin.

A cewar sa, an kai yarinyar asibiti inda likita ya tabbatar da cewa anyi…

>

Be the first to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published.


*