NEWS: Yan Sandan Kano sun mayar da adaidaita sahun da aka sace ga mamallakan su

Yan Sandan Kano sun mayar da adaidaita sahun da aka sace ga mamallakan su

Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano ta mayar da baburan adaidaita sahun da aka sace guda biyu ga mamallakan su, bayan ta gano su a wata maboyar bata-gari da ke karamar hukumar Danbatta.

Kakakin rundunar, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar a yau Jumu’a.

A cewar sa, an gano baburan ne a ranar 9 ga watan Disamba, sannan aka tabbatar da mamallakan su; Mamman Musa da Sani Isma’il, bayan sun gabatar da cikakkiyar shaidar…

>

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *