NEWS: Wani Jirgin yakin Najeriya ya sake kuskuren kai hari kan wasu kauyuka a Sokoto

Wani Jirgin yakin Najeriya ya sake kuskuren kai hari kan wasu kauyuka a Sokoto

Jirgin yakin da zai kaiwa Lakurawa hari ya kauce hanya ya kashe mutane da dama a jihar Sokoto.

An zargi cewa mutane da dama sun mutu yayin da wasu da dama suka jikkata sakamakon wani farmakin jirgin yaki da ya yi kuskuren jefa bama-bamai kan wasu al’ummomi biyu a karamar hukumar Silame ta jihar Sokoto.

Rahotanni sun bayyana cewa lamarin ya faru da misalin karfe bakwai na safe a ranar Laraba, inda jirgin yakin da aka tura don kai hari kan sansanin ‘yan ta’addan…

>

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *