NEWS: Rundunar yan sandan Kano ta damke gungun barayin waya

Rundunar yan sandan Kano ta damke gungun barayin waya

Rundunar yansandan jihar Kano ta kama wasu gungun masu laifi da ake zargi da satar wayoyin jama’a a unguwa 3.

Wadda ake zargi da jagorantar kungiyar, mai suna Shamsiyya Adamu, mai shekaru 19 dake Unguwar Brigade, an kama ta a ranar 21 ga Disamba, 2024, bayan karuwar korafe-korafe game da satar wayoyin salula a Unguwar

Kakakin rundunar SP Abdullahi Haruna Kiyawa a yayin holin masu laifin Ranar Alhamis a shalkwatar rundunar dake Bompai, yace al’umma ne ke bayyana damuwarsu…

>

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *