NEWS: Kirsimeti: Gwamnati ta yi kyautar N20m ga Kiristoci a jihar Kano

Kirsimeti: Gwamnati ta yi kyautar N20m ga Kiristoci a jihar Kano

Gwamnan Jihar Kano, Abba Yusuf, ya aikewa Kiristoci a jihar sakon taya murna yayin da suke bikin Kirsimeti na shekarar 2024.

A cikin wata sanarwa da aka fitar a ranar Laraba, Yusuf ya bukaci Kiristoci su yi godiya ga Allah da ya ba su damar ganin wannan lokaci.

Ta bakin mai magana da yawunsa, Sanusi Dawakin-Tofa, gwamnan ya bukaci Kiristoci da su rungumi mutunta juna da zaman lafiya yayin da suke bukukuwan.

“A yayin da kuke jin daɗin wannan lokaci, ina roƙonku da ku…

>

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *