NEWS: Hukumar kula da wasannin doki ta kasa zata zakulo hazikan yan wasa a Kano

Kano: Ma’aikatar lafiya da KSCHMA sunyi alkawarin ci gaba da bunkasa tsarin kula da lafiya

Hukumar kula da wasannin doki ta kasa (NEF) ta ziyarci jihar Kano domin gudanar da zakulo hazikan mahaya doki a jihar.

An gudanar da bikin bude wannan shiri a ranar Litinin a filin Polo na Usman Dantata da ke Kano.

Da yake jawabi a wajen taron, Shugaban NEF, Dokta Obiora Anthony, ya bayyana cewa an zabi Kano ne saboda ta shahara a fannin al’adun doki.

Dr Obiora yace “Kano ita ce cibiyar doki a Najeriya saboda tana da dadaddiyar al’adar doki tare da mutanen da ke da…

>

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *