
Jam’iyyar APC ta maida martani ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP a zaben 2023, Sanata Rabiu Kwankwaso.
Kwankwaso ya karbi wasu ‘yan siyasa da suka sauya sheka a gidansa ranar Laraba. A lokacin taron, ya bayyana cewa NNPP ta zama jam’iyya mai karfi da za ta rage tasirin APC a jihar Kano.
Ya ce: “Yanzu lokaci ya yi da za mu rage tasirin APC. Za mu yi aiki tukuru don ganin kuri’unsu sun ragu zuwa kasa da 15,000 a Kano kafin 2027.”
Ya kara da jan…
>
Leave a Reply