NEWS: APC ta yi martani ga Kwankwaso

APC ta yi martani ga Kwankwaso

Jam’iyyar APC ta maida martani ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP a zaben 2023, Sanata Rabiu Kwankwaso.

Kwankwaso ya karbi wasu ‘yan siyasa da suka sauya sheka a gidansa ranar Laraba. A lokacin taron, ya bayyana cewa NNPP ta zama jam’iyya mai karfi da za ta rage tasirin APC a jihar Kano.

Ya ce: “Yanzu lokaci ya yi da za mu rage tasirin APC. Za mu yi aiki tukuru don ganin kuri’unsu sun ragu zuwa kasa da 15,000 a Kano kafin 2027.”

Ya kara da jan…

>

Be the first to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published.


*